Tuesday, July 30, 2024

HOW OBTAIN A WORKING VISA FOR KUWAIT FROM NIGERIA

 To obtain a working visa for Kuwait from Nigeria, follow these steps:


1. **Secure a Job Offer**: First, you need a job offer from a Kuwaiti employer. This employer will sponsor your visa application.


2. **Work Permit Application**: Your employer in Kuwait must apply for a work permit on your behalf. They need to submit necessary documents to the Ministry of Social Affairs and Labor in Kuwait.


3. **Receive a No Objection Certificate (NOC)**: Once the work permit is approved, the employer will obtain a No Objection Certificate (NOC) for you. This certificate indicates that the Kuwaiti government has no objection to you working in Kuwait.


4. **Medical Examination**: Undergo a medical examination at an approved clinic or hospital. This typically includes tests for infectious diseases such as HIV, Hepatitis B and C, and Tuberculosis.


5. **Attest Documents**: Get your academic and professional certificates attested by the Ministry of Foreign Affairs in Nigeria and the Kuwaiti Embassy in Nigeria.


6. **Visa Application at Kuwaiti Embassy**: With the NOC, medical examination results, and attested documents, apply for the visa at the Kuwaiti Embassy in Nigeria. Submit the following documents:

   - Valid passport with at least six months remaining validity

   - Completed visa application form

   - Passport-sized photographs

   - Original and copies of the NOC

   - Medical examination results

   - Attested academic and professional certificates

   - Police clearance certificate


7. **Visa Issuance**: If your application is approved, you will be issued a visa.


8. **Travel to Kuwait**: Once you have your visa, you can travel to Kuwait. Upon arrival, your employer will assist in completing further formalities such as obtaining a residency permit and civil ID.


9. **Residency Permit and Civil ID**: Within 60 days of arrival, you must apply for a residency permit. This process includes additional medical tests in Kuwait, fingerprinting, and obtaining a Civil ID.


Ensure you follow the specific guidelines and requirements of the Kuwaiti authorities and stay in contact with your employer for assistance throughout the process.

Thursday, August 31, 2023

jobs in canada

https://www.google.com/url?rct=j&sa=t&url=https://dailyhive.com/canada/most-in-demand-trades-jobs-canada&ct=ga&cd=CAEYACoSODYwMDQ3NTA3ODc3NTQ1ODc1MhpmYTAyOGRhYzhlYTUxN2RlOmNvbTplbjpVUw&usg=AOvVaw3o2YosdBZkLnqisxFvqHp0

Friday, November 25, 2016

BAYANIN ZAKKA A TAQAICE


Bayanin mene ne Zakka

Ma'anar Zakka A Larabci

Ita ce, Qaruwa da havaka

Ma'anar Zakka A Shari'a

Wani kaso ne na kuxi da a ka iyakance, wanda ake fitar da shi a wani lokaci sananne, a ba wasu mutane iyakantattu.

Matsayin Zakka

Zakka farillace daga cikin farillan addinin musulunci, kuma ita ce rukuni na uku daga rukunan musulunci. Allah ya ce, “Ku tsayar da salla ku ba da zakka” (Annur : 56).

Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “An gina musulunci a bisa abubuwa biyar, shaidawa babu abin bautawa bisa cancanta sai Allah, kuma Muhammad bawansa ne Manzonsa ne. Da tsaida sallah, da ba da zakka, da ziyartar xakin Allah, da azumin watan Ramadan” [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi]

Hukuncin Wanda Ya Hana Zakka

Wanda ya hana zakka zai iya zama ya hana ne don bai yarda da ita ba, ko kuma saboda rowa.

1 - Wanda Ya Hana Zakka Saboda Bai Yarda Da Ita Ba

Duk wanda ya musunta wajabcin zakka alhali ya san wajibi ce, to ya zama kafiri, da ijma’in malamai, saboda ya qaryata Allah da Manzonsa.

Sayyidina Abubakar ya yaqi wanxanda suka qi ba da zakka, ya ce, “Wallahi sai na yaqi wanda ya raba tsakanin sallah da zakka (wato ya yarda zai yi sallah, amma ya ce, ba zai ba da zakka ba) saboda zakka haqqin dukiya ne, ya ce, wallahi da za su hana ni dabaibayi wanda suke bawa Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) da na yaqe su a kansa” [Bukhari ne ya rawaito shi].

2 - Wanda Ya Hana Zakka Saboda Rowa

Wanda ya hana zakka saboda rowa, za a yi mata tilas a karva, amma bai zama kafiri ba, sai dai ya yi laifi babba, ya yi zunubi mai girma.

Saboda faxin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) kan wanda ya hana zakka, ya ce, “Babu wani ma’abocin zinare ko azurfa wanda ba ya bayar da haqqisu face sai ya kasance ranar alqiyama an mayar da su alluna na wuta, a gasa su a wutar Jahannama, sannan akan goshinsa da bayansa da gefensa da su, duk lokacin da suka yi sanyi sai a sake gasa masa su, a cikin wani yini tsawonsa shekara dubu hamsin, har sai an yi hukunci tsakanin bayi, sai ya ga hanyarsa, ko dai zuwa Aljannah, ko kuma zuwa Wuta” [Muslim ne ya rawaito shi]

Idan ya fito yaqi don hana zakka, to sai a yaqe shi, har ya ya miqa wuya ga umarnin Allah mai girma da buwaya, ya bayar da zakka. Saboda faxin Allah Maxaukakin Sarki “Idan sun tuba sun tsayar da sallah, sun ba da zakka to ku qyale su”. (Attauba : 5).

Da faxin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) “An umarceni in yaqi mutane, har sai sun shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma Muhammad Manzon Allah, su tsaida sallah, su bayar da zakka. Idan sun yi haka jininsu ya tsaru gare ni da dukiyoyinsu, sai da haqqin musulunci, hisabinsu kuma yana wurin Allah” [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi].

Hikimar Wajabta Zakka

1 – Tsarkake zukata da wanke su daga rowa, da zunubai. Allah mai girma da buwaya ya ce, “Ka karvi zakka daga cikin dukiyarsu, ka tsarkake su ka wanke su da ita” (Attauba : 103).

2 – Tsarkake dukiya da havaka ta, da saukar albarka a cikinta, saboda faxin Annabi ( صلى الله عليه وسلم ) “Sadaka ba ta rage dukiya”[Muslim ne ya rawaito shi]

3 – Jarraba bawa cikin bin umarnin Allah, da gabatar da son Allah akan son dukiya.

4 – Taimakawa talakawa da biya musu buqata, abin da yake qara soyayya, kuma ya tabbatar da kyakkyawar zamantakewa tsakanin xaixaikun musulmi.

5 – Sabawa da bayarwa da ciyarwa a kan tafarkin Allah.

Falalar Zakka

1 – Sanadi ne na samun rahamar Allah. Allah mai girma da buwaya ya ce, “Rahamata ta yalwaci komai da komai, zan rubuta ta ga waxanda suke kiyaye dokokina suke ba da zakka” (Al-a'araf : 156).

2 – Sharaxi ne na samun taimakon Allah. Allah ya ce, “Allah yana taimakon wanda ya taimake shi, haqiqa Allah mai qarfi ne mabuwayi. Waxanda idan muka tabbatar da su a bayan qasa sai su tsaida sallah su bayar da zakka”(Al-hajj : 40 – 41).

3 – Sanadi ne na kankare zunubai. Annabi (r) ya ce, “Sadaka tana kankare zunubai kamar yadda ruwa yake kashe wuta”[Tirmizi ne ya rawaito shi]

Dukiyar Da Zakka Da Wajaba A Cikinsu


Sharuxxan Wajabcin Zakka

1 – Musulunci

Zakkar kafiri ba ta inganta ba, saboda Allah Maxaukakin Sarki ba ya karvar aikin kafirai

2 – ‘Yanci.

Ba ta wajaba a kan bawa, saboda dukiyarsa mallakar Ubangidansa ce.

3 – Mallakar Nisabi

Bayanin Nisabi

Nisabi shi ne:

Wani kaso ne na kuxi, wanda idan kuxi suka kai shi zakka ta wajaba a cikinsu

Sharuxxan Nisabi

A – Nisabin ya zama ya qaru a kan buqatar mai dukiyar, wadda ba zai iya wadatuwa daga barinta ba, kamar ci, tufafi, wurin zama, saboda zakka ta wajaba ne saboda tausayawa talakawa, don haka wajibi ne shi ma mai dukiyar ya zama ba ya buqata.

B – Nisabin ya zama mallakar mutum ne, mallaka cikakkiya, zakka ba ta wajaba a cikin dukiyar da ba mallakar wani mutum ba ce, kamar dukiyar da aka tara don gina masallaci, ko dukiyar da aka waqafinta don amfanin kowa da kowa, ko dukiyar qungiyoyin jin qai da ayyukan alheri.

4 – Zagayowar Shekara A kan Dukiyar

Shekara ana nufin:

Shekarar musulunci cikakkayi ta hijira.

Nisabi ya zama ya yi shekara guda a wurin wanda ya mallake shi, wata goma sha biyu. Sai dai wannan sharaxi na kewayowar shekara guda a kan nisabi ya taqaita ne a kan kuxi, da kayan kasuwanci, da dabbobin ni’ima.

Amma kayan gona da na marmari da ma’adinai da dukiyar da aka samu a qasa ba sharaxi ne sai shakara ta kewayo ba

 

 

Saturday, June 25, 2016

SHIN KO KA SAN ZAKA IYA YIN TALLA DA WAYARKA

SHIN KO KA SAN ZAKA IYA YIN TALLA TA WAYARKA GA KAMFANONIN KASASHEN WAJE KA SAMU KIMANIN NAIRA DUBU DARI DA HAMSIN A WATA? DANNA WANNAN SHUDIN RUBUTUN NA KASA DOMIN KA FARA A KYAUTA.
                        http://VisitsToMoney.com/index.php?refId=942439


Thursday, June 23, 2016

http://onlineconsults.blogspot.com/2016/05/free-info-make-money-online.html 

Tuesday, June 21, 2016